Nishadi :-Labarin wani Miji Da matarsa

Wani mutumne shida matarsa suka samu matsala (Fada) Hartakai basa magana.
Idan zaiyo cefane sai ya rubutamata a takarda dame dame za a siyo Ita kuma sae ta rubutamasa a bubuwanda zai siyo
Sai wani Lokaci yanaso ya tashi dadaddare (Midnight) sai  ya rubutamata idan karfe biyu tayi 02:00  kitayardani (Wake me up) da lokacin yayi sai ta rubutamasa ka tashi karfe biyu tayi 02:00 ....
  Kuma bai farkaba sai safe
Idan kaene mijin me zaka CE mata???

Comments

Popular posts from this blog

BRIEF BIOGRAPHY OF SHEIKH IBRAHIM AHMAD MAQARY, IMAM OF NATIONAL MOSQUE ABUJA

Wane Ne Sheik Abul Fatahi Maiduguri? Karanta cikakken tarihin sa

TARIHI: ZUWAN TURAWA KASAR HAUSA DA YADDA SUKA CI KANO DA SOKOTO DA YAKI A SHEKARAR 1903.