Posts

Showing posts with the label Islam

Kuskure tara(9) Da Ma’aurata Kan Yi A Yayin Jima’i

Image
Akwai abubuwa da yawa wadanda Ma’aurata suke aikatawa alokacin Jima’insu. Kuma wadannan abubuwan suna da illoli masu yawa dangane da lafiyarsu jikinsu ko addininsu. Ga wasu ‘yan kadan Zan lissafo: 1. Rashin gabatar da wasanni kafin Jima’i : wannan ba daidai bane domin kuwa Manzon Allah (saww) yace “IDAN ‘DAYANKU YAYI NUFIN KUSANTAR IYALINSA, TO LALLAI ASAMU ‘DAN AIKE ATSAKANINSU”. Sai Sahabbai suka ce “Wanne irin ‘dan aike?” Sai yace “SHINE SUMBA (KISS) DA KUMA MUBASHARA (RUNGUMAR JUNA). Rashin gabatar da irin wadannan wasannin yakan haifar da rashun gamsuwar Jima’i. Shi kuwa rashin gamsuwar Jima’i yakan haifar da matsalolin da zasu kawo rabuwar auren. Yana daga cikin fa’idodin gabatar da wadannan wasannin, Zai sa Maniyyin ita Macen ya gangaro daga ainihin inda yake, sannan kuma zata samu cikakkiyar gamsuwa. 1. KUSKURE NA BIYU SHINE TSOTSON AL’AUR JUNA: Mun sha amsa tambayoyi akansa ana Zauren Fiqhu, kuma mun ce wannan kuskure babba wanda ko dabbobi basu yinsa. Shi baki dan Adam anyi...

Kuskure tara(9) Da Ma’aurata Kan Yi A Yayin Jima’i

Image
Akwai abubuwa da yawa wadanda Ma’aurata suke aikatawa alokacin Jima’insu. Kuma wadannan abubuwan suna da illoli masu yawa dangane da lafiyarsu jikinsu ko addininsu. Ga wasu ‘yan kadan Zan lissafo: 1. Rashin gabatar da wasanni kafin Jima’i : wannan ba daidai bane domin kuwa Manzon Allah (saww) yace “IDAN ‘DAYANKU YAYI NUFIN KUSANTAR IYALINSA, TO LALLAI ASAMU ‘DAN AIKE ATSAKANINSU”. Sai Sahabbai suka ce “Wanne irin ‘dan aike?” Sai yace “SHINE SUMBA (KISS) DA KUMA MUBASHARA (RUNGUMAR JUNA). Rashin gabatar da irin wadannan wasannin yakan haifar da rashun gamsuwar Jima’i. Shi kuwa rashin gamsuwar Jima’i yakan haifar da matsalolin da zasu kawo rabuwar auren. Yana daga cikin fa’idodin gabatar da wadannan wasannin, Zai sa Maniyyin ita Macen ya gangaro daga ainihin inda yake, sannan kuma zata samu cikakkiyar gamsuwa. 1. KUSKURE NA BIYU SHINE TSOTSON AL’AUR JUNA: Mun sha amsa tambayoyi akansa ana Zauren Fiqhu, kuma mun ce wannan kuskure babba wanda ko dabbobi basu yinsa. Shi baki dan Adam anyi...

Fadakarwa Ga Masu Shiga Facebook -Mal.Aminu Ibrahim Daurawa

Image
Face book wata hanya ce ta gani, da saurare, da karantawa, da rubutawa, da yadawa. ka tabbatar, da jinka da ganinka, da rubutunka, da karantawarka, da abinda ka yada, Allah zai tambayeka ranar Alkiyama, Wasu suna ganin tunda su kadai, suke kamar babu, mai ganin su sai suyi abinda suka ga dama, alhalin Allah yana ganin su. ga shawarwari domin amfanuwa: (1) mu kiyaye idanuwanmu daga kallon batsa. (2) Umarni da kyawawan aiyuka da hani da munana. (3) duk abin zamu rubuta mu tabbatar da muna da cikkakiyar hujja ta ilmi. (4) mu daina yawan bayar da labarin abinda ya shafemu, na yau da kullum, kamar yanzu na tashi, yanzu ina cin abinci yanzu kaza da kaza, duk wannan bai dace ba. (5) 'kulla abota da mutumin da bakasan ko waye ba. (6) yada jita jita, da kanzan kurege, da 'kage da sharri, da wani ko wasu. (7) kiyaye isgili da yiwa wata kabila ko wani yare, domin bakasan yadda wannan mutunen sukeji ba. (8) kula da lokaci, domin wasu suna wace gona da iri amfani da face book (9) masu kawo...

Fadakarwa Ga Masu Shiga Facebook -Mal.Aminu Ibrahim Daurawa

Image
Face book wata hanya ce ta gani, da saurare, da karantawa, da rubutawa, da yadawa. ka tabbatar, da jinka da ganinka, da rubutunka, da karantawarka, da abinda ka yada, Allah zai tambayeka ranar Alkiyama, Wasu suna ganin tunda su kadai, suke kamar babu, mai ganin su sai suyi abinda suka ga dama, alhalin Allah yana ganin su. ga shawarwari domin amfanuwa: (1) mu kiyaye idanuwanmu daga kallon batsa. (2) Umarni da kyawawan aiyuka da hani da munana. (3) duk abin zamu rubuta mu tabbatar da muna da cikkakiyar hujja ta ilmi. (4) mu daina yawan bayar da labarin abinda ya shafemu, na yau da kullum, kamar yanzu na tashi, yanzu ina cin abinci yanzu kaza da kaza, duk wannan bai dace ba. (5) 'kulla abota da mutumin da bakasan ko waye ba. (6) yada jita jita, da kanzan kurege, da 'kage da sharri, da wani ko wasu. (7) kiyaye isgili da yiwa wata kabila ko wani yare, domin bakasan yadda wannan mutunen sukeji ba. (8) kula da lokaci, domin wasu suna wace gona da iri amfani da face book (9) masu kawo...

LADAN DA AKE SAMU BAYAN AN GAMA SADUWA DA IYALI

Image
LADAN DA AKE SAMU BAYAN AN GAMA SADUWA DA IYALI. Daga Zainab Muhammad Bello. An ruwaito cikin littafin shifa’u sudur” cewa Annabi (SAW) yace idan mace ta shiga cikin shaanin hidimar mijinta ko tayi kwalliya domin neman yardar sa. ALLAH (SWT) zai rubuta mata lada guda goma kuma ya daukaka mata darajarta idan mijinta ya kirata tayimasa biyayya har ta dauki ciki zata kasance tanada ladan mai yin azumi da salloli dare kullum a wajen daukaka kalmar ALLAH wato jihadi”. A’isha(RA) tace hakika an baiwa mata alheri masu yawa to menene ku agareku maza? Sai annabi(SAW) yayi dariya yace “Babu wani mutum da ya riki hannun matarsa da nufin yin jima’i da ita sai ALLAH(SWT) yarubuta masa kyawawn ayyuka guda biyar idan yahada wuya da ita yanada lada guda goma idan ya sumbacceta (kiss) yanada lada guda ashirin idan ya sadu da ita ALLAH (SWT) zai bashi ladan da yafi duniya da abunda yake cikinta idan yatashi domin yin wankan (janaba) ruwan wankan bai gudanaba a wani bangaren jikinsa sai an shafe zunub...

LADAN DA AKE SAMU BAYAN AN GAMA SADUWA DA IYALI

Image
LADAN DA AKE SAMU BAYAN AN GAMA SADUWA DA IYALI. Daga Zainab Muhammad Bello. An ruwaito cikin littafin shifa’u sudur” cewa Annabi (SAW) yace idan mace ta shiga cikin shaanin hidimar mijinta ko tayi kwalliya domin neman yardar sa. ALLAH (SWT) zai rubuta mata lada guda goma kuma ya daukaka mata darajarta idan mijinta ya kirata tayimasa biyayya har ta dauki ciki zata kasance tanada ladan mai yin azumi da salloli dare kullum a wajen daukaka kalmar ALLAH wato jihadi”. A’isha(RA) tace hakika an baiwa mata alheri masu yawa to menene ku agareku maza? Sai annabi(SAW) yayi dariya yace “Babu wani mutum da ya riki hannun matarsa da nufin yin jima’i da ita sai ALLAH(SWT) yarubuta masa kyawawn ayyuka guda biyar idan yahada wuya da ita yanada lada guda goma idan ya sumbacceta (kiss) yanada lada guda ashirin idan ya sadu da ita ALLAH (SWT) zai bashi ladan da yafi duniya da abunda yake cikinta idan yatashi domin yin wankan (janaba) ruwan wankan bai gudanaba a wani bangaren jikinsa sai an shafe zunub...

Rasuwar Ali Banat Matashi mai Temakon Addinin Musulunci

Image
Gare ku wadanda baku san shi ba, Jiya Talata Allah (S), ya karbi Ransa bayan kansa ta makura ta kamashi a duk sassan jikinsa (Wadda a turance ake kira da da stage 4 cancer), Cutar dajin da ta wuce misali wacce idan Cutar daji takai wannan matsayin da wuya mutum ya rayu. dama ya kasance matashi mai Arziki kuma mai hidimtawa marasa galihu da dukiyarsa. Watanni kalilan kafin wannan wata likitoci suka tabbatar masa da Cutarsa tayi nisa don haka da wuya Ya kara Watanni masu yawa anan gaba. Ali wanda tun kafin a sanarda shi wannan ya mika rayuwarsa da dukiyarrga kacokan ga marasa galihu musamman na wannan yanki namu afrika, inda yakan gina musu gidaje tare da rijiyoyi da sanya 'ya'yan marayu makaranta da sauran ayukkan alkheri. kuma Ali har ya bar wannan duniya jiya kenan wannan shine aiki da yasa a gaba. Kafin Mutuwarsa dai ya fitarda wani tsari na taimakawa musulmin da basuda karfi na duk duniya wanda ya sanya masa take, MATW Project (wato Muslims Around The World). Babu shakka wa...

Rasuwar Ali Banat Matashi mai Temakon Addinin Musulunci

Image
Gare ku wadanda baku san shi ba, Jiya Talata Allah (S), ya karbi Ransa bayan kansa ta makura ta kamashi a duk sassan jikinsa (Wadda a turance ake kira da da stage 4 cancer), Cutar dajin da ta wuce misali wacce idan Cutar daji takai wannan matsayin da wuya mutum ya rayu. dama ya kasance matashi mai Arziki kuma mai hidimtawa marasa galihu da dukiyarsa. Watanni kalilan kafin wannan wata likitoci suka tabbatar masa da Cutarsa tayi nisa don haka da wuya Ya kara Watanni masu yawa anan gaba. Ali wanda tun kafin a sanarda shi wannan ya mika rayuwarsa da dukiyarrga kacokan ga marasa galihu musamman na wannan yanki namu afrika, inda yakan gina musu gidaje tare da rijiyoyi da sanya 'ya'yan marayu makaranta da sauran ayukkan alkheri. kuma Ali har ya bar wannan duniya jiya kenan wannan shine aiki da yasa a gaba. Kafin Mutuwarsa dai ya fitarda wani tsari na taimakawa musulmin da basuda karfi na duk duniya wanda ya sanya masa take, MATW Project (wato Muslims Around The World). Babu shakka wa...

Hanyoyi 5 Na Samun Ingantaciyyar Lafiya A Watan Ramadana

Image
Watan Ramadana wata ne da al’ummar Musulmai suke yin azumi na tsawon kwana 29 zuwa 30 daga fitowar alfijir zuwa faduwar rana. Mutane na cin abinci kala-kala a lakocin buda baki da sahur wanda daga baya zai zo ya damesu. Mutum zai iya tambayar kansa to ya zanyi in tabbatar da jiki na ya zauna lafiya ba tare da ciwuka da rashin lafiya sun dameni ba? Ga hanyoyi guda biyar da za abi domin samun ingantacciyar lafiya a wannan lokacin Yawaita Shan Ruwa: Daga lokacin da mutum ya dauki azumi, jikin mutum yana rasa ruwa adadi mai yawa, saboda haka yana da mutukar muhimmanci mutum ya yawaita shan ruwa da yawa a lokacin buda baki, sannan kuma a dinga cin ‘ya’yan itatuwa irin su kankana da dai sauran su. Cin abinci mai kyau: Cin abinci mai kyau yana da mutukar muhimmanci, musamman ma irin su wake, hatsi, da dai sauran abinci masu nauyi wadanda zasu iya rike cikin mutum, sannan kuma su bashi karfi sosai har zuwa lokacin buda baki. Samun isashen bacci: Saboda kauracewa abinci da mutum zai yi na was...

Hanyoyi 5 Na Samun Ingantaciyyar Lafiya A Watan Ramadana

Image
Watan Ramadana wata ne da al’ummar Musulmai suke yin azumi na tsawon kwana 29 zuwa 30 daga fitowar alfijir zuwa faduwar rana. Mutane na cin abinci kala-kala a lakocin buda baki da sahur wanda daga baya zai zo ya damesu. Mutum zai iya tambayar kansa to ya zanyi in tabbatar da jiki na ya zauna lafiya ba tare da ciwuka da rashin lafiya sun dameni ba? Ga hanyoyi guda biyar da za abi domin samun ingantacciyar lafiya a wannan lokacin Yawaita Shan Ruwa: Daga lokacin da mutum ya dauki azumi, jikin mutum yana rasa ruwa adadi mai yawa, saboda haka yana da mutukar muhimmanci mutum ya yawaita shan ruwa da yawa a lokacin buda baki, sannan kuma a dinga cin ‘ya’yan itatuwa irin su kankana da dai sauran su. Cin abinci mai kyau: Cin abinci mai kyau yana da mutukar muhimmanci, musamman ma irin su wake, hatsi, da dai sauran abinci masu nauyi wadanda zasu iya rike cikin mutum, sannan kuma su bashi karfi sosai har zuwa lokacin buda baki. Samun isashen bacci: Saboda kauracewa abinci da mutum zai yi na was...

Ni musulmace amma inata mafarki da annabi Isa yace zai ceceni: Dan Allah ku bani shawara: me ya kamata inyi?

Image
Wannan baiwar Allahn wadda musulmace 'yar jihar Kogi ta bayyana cewa tana ta mafarki da annabi Isa karo na hudu kenan, a wannan karon sai ta tambayeshi dalilin zuwa mata da yake yi a mafarki, sai ya ce mata zai cece ta ne kuma ya nuna mata wasu mutane biyu yace ta musu addu'a bukatunsu zasu biya. Ta kara da cewa ta bude baki zata musu addu'a kenan sai kawai ta farka. Shine take neman shawarar mutane akan me ya kamata tayi. Allah shi kyauta.

Ni musulmace amma inata mafarki da annabi Isa yace zai ceceni: Dan Allah ku bani shawara: me ya kamata inyi?

Image
Wannan baiwar Allahn wadda musulmace 'yar jihar Kogi ta bayyana cewa tana ta mafarki da annabi Isa karo na hudu kenan, a wannan karon sai ta tambayeshi dalilin zuwa mata da yake yi a mafarki, sai ya ce mata zai cece ta ne kuma ya nuna mata wasu mutane biyu yace ta musu addu'a bukatunsu zasu biya. Ta kara da cewa ta bude baki zata musu addu'a kenan sai kawai ta farka. Shine take neman shawarar mutane akan me ya kamata tayi. Allah shi kyauta.

Kur’ani Da Hadisi Ne Dogarona – Sheikh Abduljabbar (4)

Image
A makon da ya gabata mun tsaya wajen da SHEIKH ABDULJABBAR NASIRU KABARA ya ke bayani kan sahabbai, inda ya ce sahabbai kashi biyu ne; akwai Mukhlisai akwai Munafukai. Don haka za mu cigaba da tattaunawa da ya yi tare da wakilin LEADERSHIP A YAU LAHADI, RABIU ALI INDABAWA , kamar haka: Sahabbai iri biyu ne; akwai Mukhlisai muminai na Allah, wadannan su ne sahabbai na kirki, akwai munafukai. To, ni yakin da a ke da ni shi ne, cewa da a ke munafukan nan da Mukhlisan nan duk daya ne, sai na ke ga ba a yi wa Allah adailci ba, ba a yi wa manzon Allah ba, ba a yi ma sa biyayya ba. Kuma maganar nan ba ni kadai na yi ta ba. Malamai da yawa sun yi ta, iya abinda na fada ma rigimar nan da ta shiga ta mulki a cikin abin masu mulki a hannu su su ka aikata zaluncin nan, su ka binne al’amuran, su ka sayi malamai, sai abu ya taho a haka, wanda ya yi bincike zai gane gaskiyar abin kamar yadda ta ke faruwa yanzu. To, wannan gaskiyar idan ka fito da ita sai a ce ka zagi sahabbai. Na ba ka misalin wani ...

Kur’ani Da Hadisi Ne Dogarona – Sheikh Abduljabbar (4)

Image
A makon da ya gabata mun tsaya wajen da SHEIKH ABDULJABBAR NASIRU KABARA ya ke bayani kan sahabbai, inda ya ce sahabbai kashi biyu ne; akwai Mukhlisai akwai Munafukai. Don haka za mu cigaba da tattaunawa da ya yi tare da wakilin LEADERSHIP A YAU LAHADI, RABIU ALI INDABAWA , kamar haka: Sahabbai iri biyu ne; akwai Mukhlisai muminai na Allah, wadannan su ne sahabbai na kirki, akwai munafukai. To, ni yakin da a ke da ni shi ne, cewa da a ke munafukan nan da Mukhlisan nan duk daya ne, sai na ke ga ba a yi wa Allah adailci ba, ba a yi wa manzon Allah ba, ba a yi ma sa biyayya ba. Kuma maganar nan ba ni kadai na yi ta ba. Malamai da yawa sun yi ta, iya abinda na fada ma rigimar nan da ta shiga ta mulki a cikin abin masu mulki a hannu su su ka aikata zaluncin nan, su ka binne al’amuran, su ka sayi malamai, sai abu ya taho a haka, wanda ya yi bincike zai gane gaskiyar abin kamar yadda ta ke faruwa yanzu. To, wannan gaskiyar idan ka fito da ita sai a ce ka zagi sahabbai. Na ba ka misalin wani ...

'Sayyadina Umar ya taba aika sako Daular Borno'

Image
Wannan makala ce da muka yi bayan da muka bukaci ku aiko tambayoyinku a kan tarihin daular Borno. BBC ta dauki lokaci don samo amsar tambayoyin naku daga wajen masana tarihi na Daular Borno: Daular Borno tsohuwar Daula ce a Afirka da aka kafa tun kafin karni na 10 wacce ta hada da yankunan da yanzu ke cikin Najeriya da Nijar da Chadi da Kamaru da Sudan har Libya. Daular Kanem ta El Kanemi ta samo asali ne daga daular Saifuwa. Masana tarihi sun ce mutanen Saifuwa daga Yemen ne suka fara kafa daular musulunci a Borno, tsawon shekaru 1000 da suka gabata. Muhammad al-Amin ElKanemi ya kafa Daular Kanem ne a karni na 18, bayan kawar da daular Saifuwa wadanda sarakunanta suka yi mulki shekaru da dama. BBC Hausa ta duba tarihin Daular Borno ta hanyar tattaunawa da Masana tarihi Alhaji Zanna Hassan Boguma daraktan da ke kula da al'amuran masarautu a Borno, da Farfesa Adam Muhammad Ajiri na sashen nazarin addinin Islama a Jami'ar Maiduguri, wadanda kuma suka yi kokarin amsa wasu tambayo...

'Sayyadina Umar ya taba aika sako Daular Borno'

Image
Wannan makala ce da muka yi bayan da muka bukaci ku aiko tambayoyinku a kan tarihin daular Borno. BBC ta dauki lokaci don samo amsar tambayoyin naku daga wajen masana tarihi na Daular Borno: Daular Borno tsohuwar Daula ce a Afirka da aka kafa tun kafin karni na 10 wacce ta hada da yankunan da yanzu ke cikin Najeriya da Nijar da Chadi da Kamaru da Sudan har Libya. Daular Kanem ta El Kanemi ta samo asali ne daga daular Saifuwa. Masana tarihi sun ce mutanen Saifuwa daga Yemen ne suka fara kafa daular musulunci a Borno, tsawon shekaru 1000 da suka gabata. Muhammad al-Amin ElKanemi ya kafa Daular Kanem ne a karni na 18, bayan kawar da daular Saifuwa wadanda sarakunanta suka yi mulki shekaru da dama. BBC Hausa ta duba tarihin Daular Borno ta hanyar tattaunawa da Masana tarihi Alhaji Zanna Hassan Boguma daraktan da ke kula da al'amuran masarautu a Borno, da Farfesa Adam Muhammad Ajiri na sashen nazarin addinin Islama a Jami'ar Maiduguri, wadanda kuma suka yi kokarin amsa wasu tambayo...

Sheikh Abdullahi Bala Lau Ya Zama Shugaban Ahlus Sunnah Na Europe Baki-daya

Image
Shugaban kungiyar Izalar Naijeriya, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya zama Shugaban Ahlus Sunnah na Europe baki-daya, bayan karba gayyatar kungiyar Sautus Sunnah Europe ta kasar Turai. Haka Zalika kungiyar Sautus Sunnah Europe ta gina wa kungiyar Izala Ofishi, a Cibiyar Ahlus Sunnah ta Turai baki-daya. "Mun yi nazarin kungiyoyi-kungiyoyi na Musulunci da Ahlus Sunnah a duniya, sama da kungiyoyi sittin (60), a kasashe daban-daban. Amma ba mu ga kungiyar da Allah Ya ba nasara cikin takaitaccen lokaci irin wadda Ya ba kungiyar Izala ba". — Inji Jagororin Kungiyar Sautus Sunnah Europe ta kasar Turai. Allah Ka kara wa kungiyar Izala albarka da daukaka. Ameen. Daga shafin Rariya

Sheikh Abdullahi Bala Lau Ya Zama Shugaban Ahlus Sunnah Na Europe Baki-daya

Image
Shugaban kungiyar Izalar Naijeriya, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya zama Shugaban Ahlus Sunnah na Europe baki-daya, bayan karba gayyatar kungiyar Sautus Sunnah Europe ta kasar Turai. Haka Zalika kungiyar Sautus Sunnah Europe ta gina wa kungiyar Izala Ofishi, a Cibiyar Ahlus Sunnah ta Turai baki-daya. "Mun yi nazarin kungiyoyi-kungiyoyi na Musulunci da Ahlus Sunnah a duniya, sama da kungiyoyi sittin (60), a kasashe daban-daban. Amma ba mu ga kungiyar da Allah Ya ba nasara cikin takaitaccen lokaci irin wadda Ya ba kungiyar Izala ba". — Inji Jagororin Kungiyar Sautus Sunnah Europe ta kasar Turai. Allah Ka kara wa kungiyar Izala albarka da daukaka. Ameen. Daga shafin Rariya

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da Shugabannin IZALAR Nijeriya

Image
LABARI CIKIN HOTUNA Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da Shugaban IZALAR Nijeriya Sheikh Abdullahi Bala Lau, da Sheikh Kabiru Gombe, da Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina da Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo a fadar gwamnatin tarayya dake Villa a yammacin yau Talata. Ganawar wacce ta dauki kusan mintuna 160, sun tattauna muhimman lamura wadanda za su ciyar da kasa gaba Insha Allah. Hoto: Fadar Gwamnatin Tarayya

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da Shugabannin IZALAR Nijeriya

Image
LABARI CIKIN HOTUNA Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da Shugaban IZALAR Nijeriya Sheikh Abdullahi Bala Lau, da Sheikh Kabiru Gombe, da Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina da Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo a fadar gwamnatin tarayya dake Villa a yammacin yau Talata. Ganawar wacce ta dauki kusan mintuna 160, sun tattauna muhimman lamura wadanda za su ciyar da kasa gaba Insha Allah. Hoto: Fadar Gwamnatin Tarayya