Posts

Showing posts with the label Kebbi

Yadda ‘Yan Jarida Tare Da Hadin Gwiwar Gwamna Bagudu Suka Gano Maboyar Giwaye Biyu A Dajin Ganten Tudu Ta Jihar Kebbi

Image
A kwanannan ne rahotanni ke fito wa daga karamar hukumar mulki ta KoKo-Besse da ke a cikin jihar Kebbi cewa, “An samu labarin garin wasu giwaye a fadamar garin Zariyar Kalakale, inda daga nan ne jama’ar yankin suka fara tattaki zuwa cikin fadamar garin nasu domin gane wa idanun su wadannan giwayen da suka shigo cikin yankin nasu. Bayan jama’ar garin na Zariyar Kalakala sun ganar wa idonun su wadannan giwayen sai labari ya fara zagayawa cikin al’ummar jihar da kewayenta. Haka kuma shuwagabannin karamar hukumar da kuma sarakunan gargajiya na yankin suka samu wannan labarin ganin giwaye a yankinsu, daga nan ne shuwabannin suka sanar da gwamnatin jihar ta hannun kwamishinan ma’aikatar kula da muhalli ta jihar, Alhaji Musa Hassan Kalgo wanda a nan take ma’aikatar sa ta dauki matakin sanar da Gwamnan jihar, Sanata Abubakar Atiku Bagudu domin daukar matakin sanar da hukumomin da abin ya shafa na jihar da kuma na gwamnatin tarayya. Haka kuma kafin Gwamnan jihar ya kai ziyarar gani da ido an s...

Yadda ‘Yan Jarida Tare Da Hadin Gwiwar Gwamna Bagudu Suka Gano Maboyar Giwaye Biyu A Dajin Ganten Tudu Ta Jihar Kebbi

Image
A kwanannan ne rahotanni ke fito wa daga karamar hukumar mulki ta KoKo-Besse da ke a cikin jihar Kebbi cewa, “An samu labarin garin wasu giwaye a fadamar garin Zariyar Kalakale, inda daga nan ne jama’ar yankin suka fara tattaki zuwa cikin fadamar garin nasu domin gane wa idanun su wadannan giwayen da suka shigo cikin yankin nasu. Bayan jama’ar garin na Zariyar Kalakala sun ganar wa idonun su wadannan giwayen sai labari ya fara zagayawa cikin al’ummar jihar da kewayenta. Haka kuma shuwagabannin karamar hukumar da kuma sarakunan gargajiya na yankin suka samu wannan labarin ganin giwaye a yankinsu, daga nan ne shuwabannin suka sanar da gwamnatin jihar ta hannun kwamishinan ma’aikatar kula da muhalli ta jihar, Alhaji Musa Hassan Kalgo wanda a nan take ma’aikatar sa ta dauki matakin sanar da Gwamnan jihar, Sanata Abubakar Atiku Bagudu domin daukar matakin sanar da hukumomin da abin ya shafa na jihar da kuma na gwamnatin tarayya. Haka kuma kafin Gwamnan jihar ya kai ziyarar gani da ido an s...

Bagudu approves millions of Naira to promote technology in Kebbi

Image
The State government has again reaffirmed it's commitments to Assist women and Youth through skills acquisition programs in the state. The state Deputy Governor, Alhaji Samaila YOMBE Dabai made this known at a meeting with the stakeholders and official of the Technology incubation center held at the chamber of the Deputy Governor's Cabinet office Bk. Alhaji Samaila YOMBE Dabai said that, the objectives of the meeting is to discuss and bring ways that, engaged and train the Youth in different aspects for them to became self relent in order to be Useful members of the society. The Deputy Governor explain that Considering the state has young Engineers with the knowledge and experience on Technologies, Governor Senator Abubakar Atiku BAGUDU approved millions of Naira for the take-up of the programmer's. Earlier speaking at the meeting ,the state Coordinate of the Technology incubation center mentions some of the Achievement recorded in the center as well as the C...

Bagudu approves millions of Naira to promote technology in Kebbi

Image
The State government has again reaffirmed it's commitments to Assist women and Youth through skills acquisition programs in the state. The state Deputy Governor, Alhaji Samaila YOMBE Dabai made this known at a meeting with the stakeholders and official of the Technology incubation center held at the chamber of the Deputy Governor's Cabinet office Bk. Alhaji Samaila YOMBE Dabai said that, the objectives of the meeting is to discuss and bring ways that, engaged and train the Youth in different aspects for them to became self relent in order to be Useful members of the society. The Deputy Governor explain that Considering the state has young Engineers with the knowledge and experience on Technologies, Governor Senator Abubakar Atiku BAGUDU approved millions of Naira for the take-up of the programmer's. Earlier speaking at the meeting ,the state Coordinate of the Technology incubation center mentions some of the Achievement recorded in the center as well as the C...

Hadarin jirgin ruwa mai muni yaci mutane 17 yan kasuwa a jihar Kebbi

Image
Jaridar Rariya ta dauko wnai rahoton hadarin jirgin ruwa mai muni daya faru a kauyen Garin Alhaji Ila cake cikin garin Yawurin jihar Kebbi, na jihar Kebbi. Wannan hatsari ya faru ne yayin da wani kwale kwale mai dauke da sama da mutane 50 ya kifa, bayan daya bigi wani katafaren ice, kamar yadda majiyar Hausazone.com ta ruwaito. Dukan iccen keda wuya, sai jirgin ruwan ya dare gida biyu, hakan ya sanya jirgin nutsewa, inda mutane goma sha bakwai suka ce ga garinku nan, sa’annan mutane uku ba’a gansu ba sama ko kasa. A nasa bangaren, shugaban karamar hukumar Yawuri, Musa Muhammad Yawuri ya bayyana alhininsa da faruwar wannan mummunan lamari, inda tare da kansilolinsa suka kai ziyarar ta’aziyya zuwa inda lamarin ya auku. A yayin ziyarar tasa, shugaban karamar hukumar ya bada umarnin a cigaba da neman sauran jama’a da ruwan yayi awon gaba dasu, sa’annan ya bada umarnina a garzaya da sauran gawawwakin zuwa babban Asibitin Yawuri.

Hadarin jirgin ruwa mai muni yaci mutane 17 yan kasuwa a jihar Kebbi

Image
Jaridar Rariya ta dauko wnai rahoton hadarin jirgin ruwa mai muni daya faru a kauyen Garin Alhaji Ila cake cikin garin Yawurin jihar Kebbi, na jihar Kebbi. Wannan hatsari ya faru ne yayin da wani kwale kwale mai dauke da sama da mutane 50 ya kifa, bayan daya bigi wani katafaren ice, kamar yadda majiyar Hausazone.com ta ruwaito. Dukan iccen keda wuya, sai jirgin ruwan ya dare gida biyu, hakan ya sanya jirgin nutsewa, inda mutane goma sha bakwai suka ce ga garinku nan, sa’annan mutane uku ba’a gansu ba sama ko kasa. A nasa bangaren, shugaban karamar hukumar Yawuri, Musa Muhammad Yawuri ya bayyana alhininsa da faruwar wannan mummunan lamari, inda tare da kansilolinsa suka kai ziyarar ta’aziyya zuwa inda lamarin ya auku. A yayin ziyarar tasa, shugaban karamar hukumar ya bada umarnin a cigaba da neman sauran jama’a da ruwan yayi awon gaba dasu, sa’annan ya bada umarnina a garzaya da sauran gawawwakin zuwa babban Asibitin Yawuri.

Nigeria: Jirgin ruwa ya kife da mutum 150 a Kebbi

Image
A ranar Laraba ne kwale-kwale ɗauke da 'yan kasuwa 150 daga kauyen Gaya cikin jamhuriyar Nijar da ke kan hanyar zuwa kasuwa a garin Lolo a jihar Kebbi ya kife. An samu ceto mutane 50 daga cikinsu. Har yanzu ma'aitakan ceto daga jamhuriyyar Nijar da Najeriya na ci gaba da aikin ceton waɗanda suka rage. Sai dai babu tabbas cewa za'a same su a raye. A halin yanzu an kai wadanda aka ceto asibitin Lolo domin samun magunguna da kulawa. Jami'an hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Sokoto, Suleiman Mohammed Kasim ya ce suna kokarin shawo kan lamarin. "Idan abu ya faru kamar haka, Hukumar NEMA ta kan turo jami'ai wadanda suka kware wajen ceto mutane. Da wannan abu ya faru an samu hadin kai ma'aikatan ceto na gargagiya domin ceto wadanda suka bata," in ji shi. Ya kara da cewa, "Mutane da yawa na yin cunkoso a cikin jirgin ruwan da ke daukar mutum 70 zuwa 100, inda za ka ga an dauki mutane 150 har ma da kayayyaki. Suleiman Mohammed ya ce a nan gaba...

Nigeria: Jirgin ruwa ya kife da mutum 150 a Kebbi

Image
A ranar Laraba ne kwale-kwale ɗauke da 'yan kasuwa 150 daga kauyen Gaya cikin jamhuriyar Nijar da ke kan hanyar zuwa kasuwa a garin Lolo a jihar Kebbi ya kife. An samu ceto mutane 50 daga cikinsu. Har yanzu ma'aitakan ceto daga jamhuriyyar Nijar da Najeriya na ci gaba da aikin ceton waɗanda suka rage. Sai dai babu tabbas cewa za'a same su a raye. A halin yanzu an kai wadanda aka ceto asibitin Lolo domin samun magunguna da kulawa. Jami'an hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Sokoto, Suleiman Mohammed Kasim ya ce suna kokarin shawo kan lamarin. "Idan abu ya faru kamar haka, Hukumar NEMA ta kan turo jami'ai wadanda suka kware wajen ceto mutane. Da wannan abu ya faru an samu hadin kai ma'aikatan ceto na gargagiya domin ceto wadanda suka bata," in ji shi. Ya kara da cewa, "Mutane da yawa na yin cunkoso a cikin jirgin ruwan da ke daukar mutum 70 zuwa 100, inda za ka ga an dauki mutane 150 har ma da kayayyaki. Suleiman Mohammed ya ce a nan gaba...

Gwamnatin Kebbi Za Ta Raba Injinan Sussuka Ga Mata.

Image
Gwamnatin Jihar Kebbi za ta raba injinan sussuka gero da masara da dawa ga ƙungiyoyin mata da kuma mata masu aikin Sussukar gero, masara da ka dawa musamman a yankunan karkara. Bayani na kumshe ne a wata sanarwa da sakataren watsa labarai na Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Mu’azu Dakingari da ya sanya wa hannu, ya ce, Gwamna Abubakar Atiku Bagudu ya sanar da hakan ne yayin da yake tattauna wa da matan da ke sussuka a karkara ta hanyar sa ta zuwa garin Dolekaina da Tungar Sule da Fingilla da Kyangakwai, dukkansu a cikin karamar hukumar mulki ta Dandi da ke jihar. Bayan tattaunawar Gwamnan ya shawarce su da su kafa ƙungiyoyi mata na manoma don samun damar taimakon kudi domin inganta tattalin arzikinsu. Daga nan Sanata Bagudu ya ziyarci garin Fingilla da Dandi, inda ya bukaci Fulani da makiyaya su inganta zaman lafiya tsakaninsu, “fahimta da ƙauna ga juna tare da manoma a jihar don kauce wa rikici” in ji shi. Daga bisani ya fada musu cewa, su rubuto dukkan bukatunsu ta hanyar shugabann...

Gwamnatin Kebbi Za Ta Raba Injinan Sussuka Ga Mata.

Image
Gwamnatin Jihar Kebbi za ta raba injinan sussuka gero da masara da dawa ga ƙungiyoyin mata da kuma mata masu aikin Sussukar gero, masara da ka dawa musamman a yankunan karkara. Bayani na kumshe ne a wata sanarwa da sakataren watsa labarai na Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Mu’azu Dakingari da ya sanya wa hannu, ya ce, Gwamna Abubakar Atiku Bagudu ya sanar da hakan ne yayin da yake tattauna wa da matan da ke sussuka a karkara ta hanyar sa ta zuwa garin Dolekaina da Tungar Sule da Fingilla da Kyangakwai, dukkansu a cikin karamar hukumar mulki ta Dandi da ke jihar. Bayan tattaunawar Gwamnan ya shawarce su da su kafa ƙungiyoyi mata na manoma don samun damar taimakon kudi domin inganta tattalin arzikinsu. Daga nan Sanata Bagudu ya ziyarci garin Fingilla da Dandi, inda ya bukaci Fulani da makiyaya su inganta zaman lafiya tsakaninsu, “fahimta da ƙauna ga juna tare da manoma a jihar don kauce wa rikici” in ji shi. Daga bisani ya fada musu cewa, su rubuto dukkan bukatunsu ta hanyar shugabann...

Kebbi Govt To Partner American University

Image
Kebbi Govt To Partner American University The Kebbi Government is to collaborate with Michigan State University in the U.S. on policy planning and agricultural production. Gov Atiku Bagudu disclosed this in Birnin Kebbi on Friday when he received a delegation from the American university. He said that his administration would support any programme that would improve the agricultural production of the state. Bagudu said that increased efforts would be made to adopt modern farming techniques, particularly mechanised crop growing and utilisation of improved seedlings. Dr Mohammed Ibrahim, the leader of the team from Michigan State University, said that the partnership was aimed at enhancing the state’s capacity in improved rice production in particular. Ibrahim said that the delegation came was under the auspices of “Feed the Future Nigeria Agricultural Policy Projects’’. Also speaking, the Commissioner of Agriculture, Alhaji Garba Dandiga, said that the collaboration would also invol...

Kebbi Govt To Partner American University

Image
Kebbi Govt To Partner American University The Kebbi Government is to collaborate with Michigan State University in the U.S. on policy planning and agricultural production. Gov Atiku Bagudu disclosed this in Birnin Kebbi on Friday when he received a delegation from the American university. He said that his administration would support any programme that would improve the agricultural production of the state. Bagudu said that increased efforts would be made to adopt modern farming techniques, particularly mechanised crop growing and utilisation of improved seedlings. Dr Mohammed Ibrahim, the leader of the team from Michigan State University, said that the partnership was aimed at enhancing the state’s capacity in improved rice production in particular. Ibrahim said that the delegation came was under the auspices of “Feed the Future Nigeria Agricultural Policy Projects’’. Also speaking, the Commissioner of Agriculture, Alhaji Garba Dandiga, said that the collaboration would also invol...

Labana rice mills to export rice to ECOWAS countries

Image
Labana rice mills to export rice to ECOWAS countries The first indigenous Rice Mills in Kebbi State, Labana Rice Mills, has said that arrangements are on going to start exporting parboiled rice to countries under Economy Community of West African States (ECOWAS). General Manager of the Company, Alhaji Abdullahi Idris Zuru, who confirmed this while speaking with Daily Sun, in interview, said that few of stakeholders among ECOWAS have visited the company to discuss the modernity and arrangement that would benefits all the parties. Said he, “We are in front lane in this business and as I am talking to you we have distributors across Nigeria including Sokoto, Kaduna, Kano, Ilorin, Zamfara even we wanted to establish in Borno state but the insecurity in the state prevented us. As soon as security restored, we shall be there. That is why, we are not threaten by the new Rice Mills coming up. “Few weeks ago after understudies us for more than year, SON certified our product good enough to...

Labana rice mills to export rice to ECOWAS countries

Image
Labana rice mills to export rice to ECOWAS countries The first indigenous Rice Mills in Kebbi State, Labana Rice Mills, has said that arrangements are on going to start exporting parboiled rice to countries under Economy Community of West African States (ECOWAS). General Manager of the Company, Alhaji Abdullahi Idris Zuru, who confirmed this while speaking with Daily Sun, in interview, said that few of stakeholders among ECOWAS have visited the company to discuss the modernity and arrangement that would benefits all the parties. Said he, “We are in front lane in this business and as I am talking to you we have distributors across Nigeria including Sokoto, Kaduna, Kano, Ilorin, Zamfara even we wanted to establish in Borno state but the insecurity in the state prevented us. As soon as security restored, we shall be there. That is why, we are not threaten by the new Rice Mills coming up. “Few weeks ago after understudies us for more than year, SON certified our product good enough to...