Karyane maganar da ake cewa andakeni

Assalam 

Mawaki Ado gwanja yabayyana da muwarsa akan yadawa da akeyi cewa yasha dakyar a hannun wasu samari
Inda yabayyana cewa 'an je dukan wani da icce sai aka dokeni '' amma ba ni akaje duka BA
sabida haka masoya ku kwtantarda hankalinku.

Karanta :Yadda Ado gwanja yasha dakyar a hannun wasu samari

Inda ya bayyana cewa cewon gaba daya bai wuce kwana uku BA..

Comments

Popular posts from this blog

BRIEF BIOGRAPHY OF SHEIKH IBRAHIM AHMAD MAQARY, IMAM OF NATIONAL MOSQUE ABUJA

Wane Ne Sheik Abul Fatahi Maiduguri? Karanta cikakken tarihin sa

TARIHI: ZUWAN TURAWA KASAR HAUSA DA YADDA SUKA CI KANO DA SOKOTO DA YAKI A SHEKARAR 1903.