(bidiyo) Dadin kowa sabon salo episode 21


Bayan da Malam Tsalha ya nuna muradinsa na son auren Gimbiya, saita nuna masa rashin amincewarta, inda ta bayyana masa cewa a yanzu ba aure ne a gabanta ba, wannan dalili yasa Malam Tsalha ya tunzura, inda kai tsaye ya nufi wajen Maigari domin da zummar huro musu wutar da zata sanadin yi musu korar kare daga garin na Dadin Kowa.. Shin burinsa zai cika ?
Sai kushiga cikin download domin sauke wannan bidiyon Download Here

Comments

Popular posts from this blog

BRIEF BIOGRAPHY OF SHEIKH IBRAHIM AHMAD MAQARY, IMAM OF NATIONAL MOSQUE ABUJA

Wane Ne Sheik Abul Fatahi Maiduguri? Karanta cikakken tarihin sa

TARIHI: ZUWAN TURAWA KASAR HAUSA DA YADDA SUKA CI KANO DA SOKOTO DA YAKI A SHEKARAR 1903.