Iyalan Dasuki Sun Roki Gwamnati Ta Sake Shi



Iyalan Tsohon Mai Ba Shugaban Kasa Shawara Kan Harkokin Tsaro, Kanal Sambo Dasuki sun nemi gwamnatin tarayya ta sake shi. Iyalan sun yi wannan kiran ne a karkashin kungiyar Sultan Ibrahim Dasuki a lokacin da suke juyayin cika shekaru biya da ci gaba da tsare dan uwan nasu bisa zargin karkatar da kudaden makamai.

Comments

Popular posts from this blog

BRIEF BIOGRAPHY OF SHEIKH IBRAHIM AHMAD MAQARY, IMAM OF NATIONAL MOSQUE ABUJA

Wane Ne Sheik Abul Fatahi Maiduguri? Karanta cikakken tarihin sa

TARIHI: ZUWAN TURAWA KASAR HAUSA DA YADDA SUKA CI KANO DA SOKOTO DA YAKI A SHEKARAR 1903.