(BIDIYO) Dadin kowa sabon salo episode 50



Bayan da I.b ya furta cewa yana kaunar yar uwarsa Bintu a gaban mahaifinta Kawu Mala, daga baya ta sauya zani, bayan da janye batun Bintu ya maye gurbinsa da na Gimbiya, sai dai yin haka ke da wuya al'amurra suka sauya a gidan, wanda hakan ke kokarin haifar da gagarumar matsala.

Download

Comments

Popular posts from this blog

BRIEF BIOGRAPHY OF SHEIKH IBRAHIM AHMAD MAQARY, IMAM OF NATIONAL MOSQUE ABUJA

Nafi Jin Dadin Sauraron Wakar Sauran Mawaka fiye Da Tawa - Inji Nura M Inuwa

Wane Ne Sheik Abul Fatahi Maiduguri? Karanta cikakken tarihin sa