Dandalin Kannywood: Allah ya azurta Rahma Hassan da ýa mace



Rahotanni dake zuwa mana sun nuna cewa Allah ya azurta tsohuwar jarumar nan ta Kannywood, Rahama Hassan da haihuwa.
Ta bayyana hakan ne a shafints na sada zumunta inda ta sanar da cewa Allah ya bata haihuwar ýa mace.

Ga abunda ta rubuta a shafin nata: "Alhamdulillah.

“Ina mai farin cikin sanar da ku Allah ya azurta mu da 'ya mace.

“Ina nema mata kyawawan addu'o'inku domin ta kasance cikin 'ya'ya nagri masu albarka wacce za ta taimaki al'ummarta da addininta.”
Ga hoton a kasa:

Comments

Popular posts from this blog

Dadin kowa sabon salo episode 15

Dadin kowa sabon salo episode 15