Download -Dadin kowa sabon salo episode 59 Arewa24




DANBABA ya shiga hannu, ko wane mataki ALH BUBA zai dauka? Asirin ADAMA ya tonu a gaban KAMAYE kuma KAMAYE ya dau zafin da bai taba dauka ba. KYAUTA ta hadiyi kaya daga wurin su GAYE wadda ta makale mata. Su IB sun sa himmar yaki da abinda ya addabi al’umarsu. BINTU tayi nisa bata jin kira, inda IB yake kokarin ceto ‘yar’uwarsa.

Download Here

Comments

Popular posts from this blog

BRIEF BIOGRAPHY OF SHEIKH IBRAHIM AHMAD MAQARY, IMAM OF NATIONAL MOSQUE ABUJA

Wane Ne Sheik Abul Fatahi Maiduguri? Karanta cikakken tarihin sa

TARIHI: ZUWAN TURAWA KASAR HAUSA DA YADDA SUKA CI KANO DA SOKOTO DA YAKI A SHEKARAR 1903.