Karanta amsar da Nafisa Abdullahi ta baiwa wani da ya tambayeta yaushe zata yi aure?



Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa, Abdullahi ta baiwa masoyanta damar su mata duk tambayar da suke da ita zata basu amsa ta dandalinta na sada zumunta inda anan ne wani ya tambayeta Yaushe zakiyi aure?.
Nafisar ta bashi amsar cewa, 'ka san ranar mutuwar ka?

Comments

Popular posts from this blog

BRIEF BIOGRAPHY OF SHEIKH IBRAHIM AHMAD MAQARY, IMAM OF NATIONAL MOSQUE ABUJA

Nafi Jin Dadin Sauraron Wakar Sauran Mawaka fiye Da Tawa - Inji Nura M Inuwa

Wane Ne Sheik Abul Fatahi Maiduguri? Karanta cikakken tarihin sa