(Bidiyo) Adam a zango ya shigar wa jaruma mai kayan mata fada
Get link
Facebook
X
Pinterest
Email
Other Apps
Adam a zango ya shigar wa jaruma mai kayan mata fada Jarumin ya baiyana cewa kwana2 baice komaiba Amma yauwa zaiyi magana akan jaruma ga Abinda yake fadi a kasa
Born on 15th September, 1976, Sh. Ibrahim Ahmad Maqary had his primary Education in Katsina in 1987 and later proceeded to Jama`atu College of Arabic Studies in Zaria for his secondary education. His first degree was from the famous Al-Azhar University, Cairo in 1999. As a student in Al-Azhar, he was at the forefront of coordinating religious activities geared towards fostering unity among Muslims. He obtained his Masters Degree from the Ahmadu Bello University, Zaria in 2005. In an unusual manner, he completed his Doctorate Degree within the span of two years from Bayero University Kano, in 2009. Sh. Maqary began what was to be acknowledged as wonderful working career of lecturing in the famous Ahmadu Bello University, Zaria in 1999. He then moved to nurture the young Jama`atu Institute for Advanced Studies, Zaria in 2001 and thereafter picked up a job with Federal College of Education Zaria where he also obtained Post Graduate Diploma in Education in 2004. In 2006, bec...
Nura M.Inuwa ya yaba ma sauran abokan sana'ar sa na masana'antar nishadantarwa bisa irin jajircewa da suke yi wajen fitar da kayatattun wakoki masu cike da basira Hazikin mawaki mai zazzakar murna Nura M.Inuwa yana mai jinjina ma sauran mawaka bisa yanayin basirar su wajen fitar da waka. Mawakin yace yafi jin dadin sauraron wakokin sauran mawaka fiye da tashi kuma ya kan siya wakokin su indai ya ci karo dasu ba tare da zabi ba. Zakin waka wanda ya dawo da kasa mai tsarki kwana nan inda ya tafi yin aikin Umrah, yayi wannan bayanin a wata sako da ya wallafa a shafin sa na kafar sada zumunta ta Instagram ranar laraba 18 ga watan Afrilu. Nura M.Inuwa ya yaba ma sauran abokan sana'ar sa na masana'antar nishadantarwa bisa irin jajircewa da suke yi wajen fitar da kayatattun wakoki masu cike da basira. Mawakin yace ya kan yi mamakin yadda wasu mawakan ke sanya zance wanda ko kwararrun malaman adabin harshen idan sunji sai sun jinjina ma mawakin. "Nafi jin dadin sauraro...
Daga Aliyu Ahmad Cikakken sunansa shine Sheik Ahmad Aliyu Yarwa amma ana yi masa lakabi da Sheik Abul Fatahi. Ya rayu a duniya shekaru 82, kenan an haife shi a shekarar 1919. Da rasuwarsa yau shekaru 14 kenna, domin ya rasu ne a shekarar 2003. An haife shi a wani kauye da ake kira Sandiya amma an fi saninshi da Shanduwa a yanzu, a gundumar Konduga ta jihar Borno. A nan ya taso har ya iya hawan doki da al'adun kauye. NASABARSA: Sheikh Ahmad bin Aliyu bin Ahmad bin Aliyu bin Muh'd Mustapha bin Muh'd Mukhtar bin Adam bin Dawud bin Abdulganiyyu bin Zubair bin Abbas bin Hussain bin Suleiman bin Ishaq (ta kan wannan suka hada kaka daya da Sheik Ahmad Tijjani) bin Aliyu Zainul Abideen bin Ahmad bin Muh'd Nafsu-Zakiyya bin Abdullahil-Khamil bin Hasanul-Musanna Bin Hassan bin Aliyu wa Fadima Bintu RASULILLAHI SAW. Ta bangaren mahaifiya kuwa jikan Yarima Zubairu ne Sarkin Adamawa, sunanta Aishatu bintu Alh Muh'd wa Hauwa'u Sayyada Hamra 'yar Sarki Amir. KARATUNS...
Comments
Post a Comment