Posts

Showing posts from March, 2018

Yan bakin ciki da 'Yan zage zage babu hujja kuci gaba Kada ku fasa-ummi zee

Image
ALHAMDULILLAHI munci munsha mun godewa Allah . 'Yan bakin ciki da 'Yan zage zage babu hujja kuci gaba Kada ku fasa . Amma yakamata kusani TALAUCI ba hauka bane . BUHARI kuma ba ma'asumi bane . Zee kuma ba jahila bace nafi ubangidanku ilimin gudanar da Gwamnati dana addini

Yan bakin ciki da 'Yan zage zage babu hujja kuci gaba Kada ku fasa-ummi zee

Image
ALHAMDULILLAHI munci munsha mun godewa Allah . 'Yan bakin ciki da 'Yan zage zage babu hujja kuci gaba Kada ku fasa . Amma yakamata kusani TALAUCI ba hauka bane . BUHARI kuma ba ma'asumi bane . Zee kuma ba jahila bace nafi ubangidanku ilimin gudanar da Gwamnati dana addini

Kuskure 10 da akayi a fim din Korarriya cigaban Ankon biki tare da Sharhin fim din

Image
Suna: Korarriya Tsara labari: Auwal M Sarki Furodusa: Muhammadu Mia Bada umarni: Ali Gumzak Kamfani: Mia Enterprises Jarumai: Aminu Sharif Momo, Fati Shu’uma, Sadiya Kabala, Hadiza Muh’d, Malam Inuwa, Nasir Naba, Malam Haruna, Baba Saugiji, Sayyid Ali Muh’d da Rahma MK . SharhiN: Saddika Habib Abba A farkon fim din an nuna Yahaya(Al’amin Buhari) yana korar ‘yarsa Fa’iza (Sadiya Kabala) daga gidansa sakamakon dakko masa abin kunya da ta yi a ranar daurin aurenta aka zo da hoton bidiyo na lalata da ta yi hakan tasa ya yi fushin zuciya yaki saurarar duk wasu masu bashi hakuri hatta mahaifiyar Fa’izar Talatu(Hadiza Muh’d) A lokacin Fa’iza ta saka kafa ta shiga duniya sakamon korarta da mahaifinta ya yi, ta fara da shiga garin Zariya gurin wata shaharrariyar karuwa Zee Ta Kowa(Fati Shu’uma) domin ta kara bunkasa kwarewarta a bariki zaman su da Zee Ta Kowa yaki da di sakamakon ita Fa’iza tsayyayiyar yarinya ce kuma mara kunya tana ji da kanta domin babu wanda ya isa ya lankwasa ta kuma ta y

Kuskure 10 da akayi a fim din Korarriya cigaban Ankon biki tare da Sharhin fim din

Image
Suna: Korarriya Tsara labari: Auwal M Sarki Furodusa: Muhammadu Mia Bada umarni: Ali Gumzak Kamfani: Mia Enterprises Jarumai: Aminu Sharif Momo, Fati Shu’uma, Sadiya Kabala, Hadiza Muh’d, Malam Inuwa, Nasir Naba, Malam Haruna, Baba Saugiji, Sayyid Ali Muh’d da Rahma MK . SharhiN: Saddika Habib Abba A farkon fim din an nuna Yahaya(Al’amin Buhari) yana korar ‘yarsa Fa’iza (Sadiya Kabala) daga gidansa sakamakon dakko masa abin kunya da ta yi a ranar daurin aurenta aka zo da hoton bidiyo na lalata da ta yi hakan tasa ya yi fushin zuciya yaki saurarar duk wasu masu bashi hakuri hatta mahaifiyar Fa’izar Talatu(Hadiza Muh’d) A lokacin Fa’iza ta saka kafa ta shiga duniya sakamon korarta da mahaifinta ya yi, ta fara da shiga garin Zariya gurin wata shaharrariyar karuwa Zee Ta Kowa(Fati Shu’uma) domin ta kara bunkasa kwarewarta a bariki zaman su da Zee Ta Kowa yaki da di sakamakon ita Fa’iza tsayyayiyar yarinya ce kuma mara kunya tana ji da kanta domin babu wanda ya isa ya lankwasa ta kuma ta y

Larabci Yafi Ko Wane Yate Dani A Duniya - Ummi Zee

Image
Tsohuwar jarumar masana'antar kannywood wato ummi zee tayi bayyanin yare kala kala ko wane da nasa fanni a nata ra'ayi ga abinda tace "Larabci,yafi ko wani yare dadi a wajen maganah"indiyanci,yafi ko wani yare dadi a wajen waka”turanci yafi ko wani yare lankwasa harshe a wajen maganah”chainanci yafi ko wani yare wuya a wajen maganah”bakin mutum kuma yafi kowani yare wajen saurin fahimtar yaren da ba nashi ba a karamin lokaci,dan zaka iya ganin bakin mutum yana indianci sosai ba mistake aciki sai kace yarensa .#MASHAA ALLAH AM SO PROUD TO BE AFRICAN. "

Larabci Yafi Ko Wane Yate Dani A Duniya - Ummi Zee

Image
Tsohuwar jarumar masana'antar kannywood wato ummi zee tayi bayyanin yare kala kala ko wane da nasa fanni a nata ra'ayi ga abinda tace "Larabci,yafi ko wani yare dadi a wajen maganah"indiyanci,yafi ko wani yare dadi a wajen waka”turanci yafi ko wani yare lankwasa harshe a wajen maganah”chainanci yafi ko wani yare wuya a wajen maganah”bakin mutum kuma yafi kowani yare wajen saurin fahimtar yaren da ba nashi ba a karamin lokaci,dan zaka iya ganin bakin mutum yana indianci sosai ba mistake aciki sai kace yarensa .#MASHAA ALLAH AM SO PROUD TO BE AFRICAN. "

(bidiyo) Dadin kowa sabon salo episode 47

Image
A wannan sati Dadin Kowa yazo muku da sabon salo. Samuel ya iso garin Dadin kowa. Ya zata takasance tasakaninshi da Stephanie? Shin Daniel zai amince Samuel ya zauna a gidanshi kuwa? Yaya zata kasance tsakanin Malam Ayuba da amininsa Malam Audi? A biyo mu a sha kallo! Download Here

(bidiyo) Dadin kowa sabon salo episode 47

Image
A wannan sati Dadin Kowa yazo muku da sabon salo. Samuel ya iso garin Dadin kowa. Ya zata takasance tasakaninshi da Stephanie? Shin Daniel zai amince Samuel ya zauna a gidanshi kuwa? Yaya zata kasance tsakanin Malam Ayuba da amininsa Malam Audi? A biyo mu a sha kallo! Download Here

Yadda nake hada aikin lauya da Sana'ar fim - Sabuwar Jaruma Asabe Madaki

Image
ASABE Madaki, jarumar fim din ‘There is a Way’ da kuma sabon fim din ‘Sarauniya’, ta bada shawarar cewa ya kamata mu yi finafinai da Turanci don mu bada labarin al’adar mu da kan mu. Haka kuma ta fadi yadda a matsayin ta na lauya ta maida hankalin ta ga fitowa a finafinai. Asabe kwararriyar lauya ce wadda ta ke da matsayin digiri na biyu kuma a yanzu ta na koyarwa ne a bangaren karatun aikin lauya din. Sai dai duk da matakin da ta kai na karatu da aiki a halin yanzu ta samu kan ta a cikin harkar fim, har ma ta fita a finafinai masu dama a Kannywood. Kwanan baya, wakilin mu ya hadu da Asabe a wajen daukar wani fim na Turanci mai suna ‘This is the Way’. Fim din ya na cikin jerin finafinai na Turanci da Kabiru Musa Jammaje ya ke shiryawa. A hirar su da wakilin mu, Asabe Madaki ta fada masa cewa ita dai haifaffiyar Jihar Kaduna ce, kuma ’yar asalin Karamar Hukumar Jema’a. Ta yi karatun firamare a Command Children’s School da ke Kaduna, sannan a shekarar 2000 ta kammala karatun sakandare

Yadda nake hada aikin lauya da Sana'ar fim - Sabuwar Jaruma Asabe Madaki

Image
ASABE Madaki, jarumar fim din ‘There is a Way’ da kuma sabon fim din ‘Sarauniya’, ta bada shawarar cewa ya kamata mu yi finafinai da Turanci don mu bada labarin al’adar mu da kan mu. Haka kuma ta fadi yadda a matsayin ta na lauya ta maida hankalin ta ga fitowa a finafinai. Asabe kwararriyar lauya ce wadda ta ke da matsayin digiri na biyu kuma a yanzu ta na koyarwa ne a bangaren karatun aikin lauya din. Sai dai duk da matakin da ta kai na karatu da aiki a halin yanzu ta samu kan ta a cikin harkar fim, har ma ta fita a finafinai masu dama a Kannywood. Kwanan baya, wakilin mu ya hadu da Asabe a wajen daukar wani fim na Turanci mai suna ‘This is the Way’. Fim din ya na cikin jerin finafinai na Turanci da Kabiru Musa Jammaje ya ke shiryawa. A hirar su da wakilin mu, Asabe Madaki ta fada masa cewa ita dai haifaffiyar Jihar Kaduna ce, kuma ’yar asalin Karamar Hukumar Jema’a. Ta yi karatun firamare a Command Children’s School da ke Kaduna, sannan a shekarar 2000 ta kammala karatun sakandare

Budaddiyar Wasika Zuga Fati Muhammed Yar Fim

Image
BUƊADDIYAR WASIƘA ASSALAMU ALAIKUM. Zuwaga Fati Muhammad Ƴar wasan Hausa. Kasantuwar Ƴan kwanakinnan Hotuna dadama Suna yawo Acikin Waɗansu Jaridu, Da Social media, Daukeda bayanan Ɓatanci Dasuka Maras ma’ana Ga Shugaban Ƙasa Baba Buhari. Kisani cewa, Fati Muhammad, Buhari ba warinki bane, Bayan haka Shugabane. Duk maison yayi suka, Ƙofa abuɗe take, Ammanfa mai ma’ana, Domin dokar ƙasa taba kowa damar faɗar albarkan bakinsa! Hakama tayi tanadin hukunci gaduk wanda yaci Zarafin wani. Hakama Siyasa bawai haukabace, Kinsami damar Tallata Gwaninki, Ammanfa Bashine dalilin Cin zarafin waniba! (BUHARI) Ina kirada BABBAR Murya, Kitsaya Matsayinki, Kidaina taɓamuna Baba, Kibarmu Dakayanmu, Kiƙarata can danaki. Kisani Daga yau-sai-yau! Kikama kanki inba hakaba, To lalle kisaurari irin namu saƙon! Domin tarihinki bawai aɓoye yakeba. Idan Kunne yaji….. Daga Ɗai daga cikin Masoya Baba Buhari. Daga Sakkwato 08094024050.

Budaddiyar Wasika Zuga Fati Muhammed Yar Fim

Image
BUƊADDIYAR WASIƘA ASSALAMU ALAIKUM. Zuwaga Fati Muhammad Ƴar wasan Hausa. Kasantuwar Ƴan kwanakinnan Hotuna dadama Suna yawo Acikin Waɗansu Jaridu, Da Social media, Daukeda bayanan Ɓatanci Dasuka Maras ma’ana Ga Shugaban Ƙasa Baba Buhari. Kisani cewa, Fati Muhammad, Buhari ba warinki bane, Bayan haka Shugabane. Duk maison yayi suka, Ƙofa abuɗe take, Ammanfa mai ma’ana, Domin dokar ƙasa taba kowa damar faɗar albarkan bakinsa! Hakama tayi tanadin hukunci gaduk wanda yaci Zarafin wani. Hakama Siyasa bawai haukabace, Kinsami damar Tallata Gwaninki, Ammanfa Bashine dalilin Cin zarafin waniba! (BUHARI) Ina kirada BABBAR Murya, Kitsaya Matsayinki, Kidaina taɓamuna Baba, Kibarmu Dakayanmu, Kiƙarata can danaki. Kisani Daga yau-sai-yau! Kikama kanki inba hakaba, To lalle kisaurari irin namu saƙon! Domin tarihinki bawai aɓoye yakeba. Idan Kunne yaji….. Daga Ɗai daga cikin Masoya Baba Buhari. Daga Sakkwato 08094024050.

Audio : Sabuwar wakar Jam'iyar NNPP " Muyi Jam'iyar Kayan Dadi " By Kamilu Mai Gafara Koko

Image
SABUWAR WAKAR JAM'IYAR NNPP MUYI JAM'IYAR KAYAN DADI WANDA KAMILU MAI GAFARA KOKO YAYI. Ga kadan Daga cikin baitunan wakar ... Muyi jam'iyar kayan dadi, muyi mamaki mu talakawa.. ... Suna kallon mu muna kallon su muna murna mun bar kunci... ....kurket, kurket shi na gano.... Shiga link dake kasa domin sauraron wannan Sabuwar Waka. Download Here

MUSIC : Umar M Shareef - Tsohuwata Zuma

Image
Albishirin ku ma'abota ziyayar wannan shafi hausaloaded blog a yau na ƙara zo muku da sabuwar wakar mawakin soyayya wato umar m shareef mai suna "Tsohuwar zuma". Da jin sunan wannan waka kasan cewa akwai kalaman soyayya domin ko bahaushe yace da tsohuwar zuma ake magana saboda haka kada ka bari a baka labari. Amma ga kadan daga cikin wannan wakar a turanci (hit) :- ⏩ Tsohuwa Ta Zuma Nice Bazan Canja Ba. Karka Yadani .. Mui Aure Shine Burina. ⏩ Tsohuwa ta Zuma Na Barki Bazan Lasa Ba. Sabuwa Gata Itta Ta Zam Zabina. ⏩ Tsohuwa Ta Zuma Nice Ban Zaamo Aibu .. ⏩ Nice Dai AbokiyarKa Tun Farko. ⏩ So Kauna Na Baka Mai ƙarKo. ⏩ Da Na Haura Sama Yanzu Na Sakko. ⏩ A Shirye Nake Inkaika Gidanmu Nai Qarko. ⏩ Ada Nayi Kure Yanzun Bazan Karaba. ⏩ Ni Zan Farantama Bazan So Ka Koka Ba. Download Here

Kuskuren da muka samu akan maganar Malam Daurawa da Maryam booth

Image
Assalam Alaikum Dafatar kowa nalapia A kwana biyu dasuka shude munyi posting akan akan cewa Maryam booth ta fito tanacewa "Tsabar munafurcine ya hana Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yin magana akan abinda Fatima Ganduje tayi>>Maryam Booth" Wanda wannan labarin munsamoshine daga Shafin http://www.hutudole.com/2018/03/tsabar-munafurcine-ya-hana-sheikh-aminu.html?m=1 Inda maryam booth ta bayyana cewa ita bata fadi wannan maganar ba Dalilin wannan ne yasa muka goge wannan Rahoton Kuma muna bawa Mallam daurawa da Maryam Hakurii bisa wannan kuskuren Mungode

Kuskuren da muka samu akan maganar Malam Daurawa da Maryam booth

Image
Assalam Alaikum Dafatar kowa nalapia A kwana biyu dasuka shude munyi posting akan akan cewa Maryam booth ta fito tanacewa "Tsabar munafurcine ya hana Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yin magana akan abinda Fatima Ganduje tayi>>Maryam Booth" Wanda wannan labarin munsamoshine daga Shafin http://www.hutudole.com/2018/03/tsabar-munafurcine-ya-hana-sheikh-aminu.html?m=1 Inda maryam booth ta bayyana cewa ita bata fadi wannan maganar ba Dalilin wannan ne yasa muka goge wannan Rahoton Kuma muna bawa Mallam daurawa da Maryam Hakurii bisa wannan kuskuren Mungode

Kur’ani Da Hadisi Ne Dogarona – Sheikh Abduljabbar (4)

Image
A makon da ya gabata mun tsaya wajen da SHEIKH ABDULJABBAR NASIRU KABARA ya ke bayani kan sahabbai, inda ya ce sahabbai kashi biyu ne; akwai Mukhlisai akwai Munafukai. Don haka za mu cigaba da tattaunawa da ya yi tare da wakilin LEADERSHIP A YAU LAHADI, RABIU ALI INDABAWA , kamar haka: Sahabbai iri biyu ne; akwai Mukhlisai muminai na Allah, wadannan su ne sahabbai na kirki, akwai munafukai. To, ni yakin da a ke da ni shi ne, cewa da a ke munafukan nan da Mukhlisan nan duk daya ne, sai na ke ga ba a yi wa Allah adailci ba, ba a yi wa manzon Allah ba, ba a yi ma sa biyayya ba. Kuma maganar nan ba ni kadai na yi ta ba. Malamai da yawa sun yi ta, iya abinda na fada ma rigimar nan da ta shiga ta mulki a cikin abin masu mulki a hannu su su ka aikata zaluncin nan, su ka binne al’amuran, su ka sayi malamai, sai abu ya taho a haka, wanda ya yi bincike zai gane gaskiyar abin kamar yadda ta ke faruwa yanzu. To, wannan gaskiyar idan ka fito da ita sai a ce ka zagi sahabbai. Na ba ka misalin wani

Kur’ani Da Hadisi Ne Dogarona – Sheikh Abduljabbar (4)

Image
A makon da ya gabata mun tsaya wajen da SHEIKH ABDULJABBAR NASIRU KABARA ya ke bayani kan sahabbai, inda ya ce sahabbai kashi biyu ne; akwai Mukhlisai akwai Munafukai. Don haka za mu cigaba da tattaunawa da ya yi tare da wakilin LEADERSHIP A YAU LAHADI, RABIU ALI INDABAWA , kamar haka: Sahabbai iri biyu ne; akwai Mukhlisai muminai na Allah, wadannan su ne sahabbai na kirki, akwai munafukai. To, ni yakin da a ke da ni shi ne, cewa da a ke munafukan nan da Mukhlisan nan duk daya ne, sai na ke ga ba a yi wa Allah adailci ba, ba a yi wa manzon Allah ba, ba a yi ma sa biyayya ba. Kuma maganar nan ba ni kadai na yi ta ba. Malamai da yawa sun yi ta, iya abinda na fada ma rigimar nan da ta shiga ta mulki a cikin abin masu mulki a hannu su su ka aikata zaluncin nan, su ka binne al’amuran, su ka sayi malamai, sai abu ya taho a haka, wanda ya yi bincike zai gane gaskiyar abin kamar yadda ta ke faruwa yanzu. To, wannan gaskiyar idan ka fito da ita sai a ce ka zagi sahabbai. Na ba ka misalin wani

Kame Kame Gwamnatin Buhari Keyi, Ba Inganta Tattalin Arzikiba – Bill Gates

Image
Mutum mafi karfin arziki da tarin kudi a duniya, Bill Gates, ya bayyana cewa tsarin inganta tattalin arziki da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta zayyana, kuma ta ke a kai, ba shi da karfin shawo kan dabarun inganta tattalin arzikin da Najeriya za ta bi ta kai gaci. Gates, wanda shine mai kamfanin Microsoft, ya ce Najeriya za ta iya zabura ta cimma kasashen da suka habbaka sosai a yanzu irin su Brazil,China da Mexico, amma hakan ya dogara ne ga irin zabin da shugabannin kasar suka dauka su kai Najeriya a mafita. Bill Gates yayi wannan jawabi ne a taron sanin alkiblar tattalin arziki da Majalisar Inganta Tattalin Arziki ta Kasa, NEC ta shirya a Abuja. Ya ce kada shugabannin Najeriya su tsaya kawai ga gina ababen more rayuwa, a cikin al’umma, tilas sai an gina al’umma yadda za su rika zuba jari sannan tattalin arzikin kasa zai inganta kuma ya habbaka. Ya ce Najeriya na kokari wajen ganin ta inganta tattalin arziki, amma magana ta gaskiya, yadda ake aiwatar da tsarin bai yi gam-da-kat

Kame Kame Gwamnatin Buhari Keyi, Ba Inganta Tattalin Arzikiba – Bill Gates

Image
Mutum mafi karfin arziki da tarin kudi a duniya, Bill Gates, ya bayyana cewa tsarin inganta tattalin arziki da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta zayyana, kuma ta ke a kai, ba shi da karfin shawo kan dabarun inganta tattalin arzikin da Najeriya za ta bi ta kai gaci. Gates, wanda shine mai kamfanin Microsoft, ya ce Najeriya za ta iya zabura ta cimma kasashen da suka habbaka sosai a yanzu irin su Brazil,China da Mexico, amma hakan ya dogara ne ga irin zabin da shugabannin kasar suka dauka su kai Najeriya a mafita. Bill Gates yayi wannan jawabi ne a taron sanin alkiblar tattalin arziki da Majalisar Inganta Tattalin Arziki ta Kasa, NEC ta shirya a Abuja. Ya ce kada shugabannin Najeriya su tsaya kawai ga gina ababen more rayuwa, a cikin al’umma, tilas sai an gina al’umma yadda za su rika zuba jari sannan tattalin arzikin kasa zai inganta kuma ya habbaka. Ya ce Najeriya na kokari wajen ganin ta inganta tattalin arziki, amma magana ta gaskiya, yadda ake aiwatar da tsarin bai yi gam-da-kat

SHARHIN FINAFINAI: Sharhin Fim Din ‘Matan Aure’

Image
Suna: Matan aure Tsara labari: Abdullahi Amdaz Furodusa: Umar M Sharif Bada umarni: Abu Sarki Kamfani: A Skuare Century, a dibision of Abu Sarki Inbestment Nigeria Limited Jarumai: Ali Nuhu, Fati Washa, Halima Atete, Amina Amal, Fati S.U, Nafisa Abdullahi da Rabi’u Rikadawa Sharhi: Saddika Habib Abba A farkon fim din an nuna Alhaji Garba Dan Bahaushe (Ali Nuhu) tare da matarsa Hajara (Fati Washa) ta rako shi zai yi tafiya yana tabbatar mata da alkawarin bazai kara aure ba ita kadaice matarsa kuma an nuna ita bahaushiya ce suna zaune a garin Kano ne, bayan ya saka kafa ya tafi bai zarce ko ina ba sai garin Niger anan kuma an nuna yana da saka ranar wata yarinyar akansa Surayya (Fati SU) wadda ita kuma banufiya ce ‘yar asalin Niger din ce, a wannan garin har ya tsaya aka daura masa aure da ita ba tare da ta san yana da aure a Kano ba, bayan sun gama cin amarci shi da ita ya tsallaka ya tafi garin Maiduguri wanda yake da kamfani a garin, anan ma ya hadu da Falmata (Halima Atete) ya auret

SHARHIN FINAFINAI: Sharhin Fim Din ‘Matan Aure’

Image
Suna: Matan aure Tsara labari: Abdullahi Amdaz Furodusa: Umar M Sharif Bada umarni: Abu Sarki Kamfani: A Skuare Century, a dibision of Abu Sarki Inbestment Nigeria Limited Jarumai: Ali Nuhu, Fati Washa, Halima Atete, Amina Amal, Fati S.U, Nafisa Abdullahi da Rabi’u Rikadawa Sharhi: Saddika Habib Abba A farkon fim din an nuna Alhaji Garba Dan Bahaushe (Ali Nuhu) tare da matarsa Hajara (Fati Washa) ta rako shi zai yi tafiya yana tabbatar mata da alkawarin bazai kara aure ba ita kadaice matarsa kuma an nuna ita bahaushiya ce suna zaune a garin Kano ne, bayan ya saka kafa ya tafi bai zarce ko ina ba sai garin Niger anan kuma an nuna yana da saka ranar wata yarinyar akansa Surayya (Fati SU) wadda ita kuma banufiya ce ‘yar asalin Niger din ce, a wannan garin har ya tsaya aka daura masa aure da ita ba tare da ta san yana da aure a Kano ba, bayan sun gama cin amarci shi da ita ya tsallaka ya tafi garin Maiduguri wanda yake da kamfani a garin, anan ma ya hadu da Falmata (Halima Atete) ya auret

Masoyana Za Su Ga Canji A Dawowa Ta Harkar Fim –Abba El-Mustapha

Image
Fitaccen jarumi ABBA EL-MUSTAPHA ya dade ana damawa da shi a masana’antar finafinai ta Kannywood wanda kuma mai shirya finafinai ne, ya dade yana sharafinsa a can baya sai dai kuma lokaci guda aka daina ganinsa in ban da a wannan lokacin da ake ganin sa a cikin manyan finafinai ganin cewar duk wani jarumi da ya ta fi an daina yayinsa ke nan, amma shi Abba da ya dawo sai kuma ya ke nema ya wuce jaruman da ya tarar a wajen. Don haka ne LEADERSHIP A YAU LAHADI ta ji ta bakinsa a game da shirin da ta yi wa dawowar ta sa. Sai ku biyo mu ku ji yadda tattaunawar ta kasance: To Abba Almustafa kai jarumi ne da ka dade a cikin harkar fim in banda a lokacin baya da aka daina ganinka sai kuma a wannan lokaci da ka yi wata irin dawo wadda ta girgiza jaruman da ake harkar da su a yanzu. To da farko dai tunda zan fara fim na fara ne da sunan Allah kuma nake fatan na gama da godiyar Ubangiji, don haka nake ganin wannan shi ne tushe da kuma tasirin nasara ta don haka lokacin da na shiga harkar fim mu

Masoyana Za Su Ga Canji A Dawowa Ta Harkar Fim –Abba El-Mustapha

Image
Fitaccen jarumi ABBA EL-MUSTAPHA ya dade ana damawa da shi a masana’antar finafinai ta Kannywood wanda kuma mai shirya finafinai ne, ya dade yana sharafinsa a can baya sai dai kuma lokaci guda aka daina ganinsa in ban da a wannan lokacin da ake ganin sa a cikin manyan finafinai ganin cewar duk wani jarumi da ya ta fi an daina yayinsa ke nan, amma shi Abba da ya dawo sai kuma ya ke nema ya wuce jaruman da ya tarar a wajen. Don haka ne LEADERSHIP A YAU LAHADI ta ji ta bakinsa a game da shirin da ta yi wa dawowar ta sa. Sai ku biyo mu ku ji yadda tattaunawar ta kasance: To Abba Almustafa kai jarumi ne da ka dade a cikin harkar fim in banda a lokacin baya da aka daina ganinka sai kuma a wannan lokaci da ka yi wata irin dawo wadda ta girgiza jaruman da ake harkar da su a yanzu. To da farko dai tunda zan fara fim na fara ne da sunan Allah kuma nake fatan na gama da godiyar Ubangiji, don haka nake ganin wannan shi ne tushe da kuma tasirin nasara ta don haka lokacin da na shiga harkar fim mu